KannywoodLabarai

Bidiyon Yadda Khadija Yobe Ta Fashe Da Kuka Yayin Da Aka Saka Wakar Shirin Izzarso

Bidiyon Yadda Khadija Yobe Ta Fashe Da Kuka Yayin Da Aka Saka Wakar Shirin Izzarso

Amarya Khadija Alhaji Shehu wacce akafi sani da Kareema acikin shiri me dogon zango Izzarso ta zubar da Hawaye a yayinda Abokanan sana’arta na shirin Izzarso suke yimata Waka.

Kamar yadda aka sani an daura auren jarumar ne a ranar Juma’a 10 ga watan February na shekarar 2023 da misalin karshe 2:30 na rana bayan sallar Juma’a a

Jahar Yobe.

rabuwa da Abokan Sana’ar ta bayan da aka saka wakar shirin Izzarso.Ga bidiyon nan Kamar hakaa nan👇👇👇👇👇

Share to

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button