Labarai

Matar da A’isha Buhari ta kadawa duka a Villa ta nemi kotu ta sa a biya ta diyyar Naira miliyan 100

Matar da A’isha Buhari ta

kadawa duka a Villa ta

nemi kotu ta sa a biya ta

diyyar Naira miliyan 100

Zainab Kassim ta faɗawa Kotu cewa tana son uwar gidan Shugaban Najeriya Aisha Buhari ta biya ta diyya sakamakon dukan da ta lakaɗa mata a fadar shugaban ƙasa.

tana bukatar a biyata diyyar miliyan dari ne

 

Share to

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button