Labarai

wallahi so nake naji abinda matan Aure keji-

wallahi so nake naji abinda matan Aure keji-

wata budurwa yar shekara 18 a duniya mai suna Zainab ta bayyana shaukin da take ciki na burin ta zama matar Aure don taji irin tarin ni’imar da ake ji a zamantakewar aure

 

ta bayyana haka ne a shafinta na Twitter inda take cewa wallahi bani da buri Kamar naji yadda ma’aurata keji yayin Aure.

Share to

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button