Kannywood

Kaddara ce Ta Raba Aurena Da Adam A Zango Cewar Tsohuwar Matar sa

Kaddara ce Ta Raba Aurena Da Adam A Zango Cewar Tsohuwar Matar sa

Tsohuwar matar Adam A Zango wacce itace Matanshi na Farko Kuwa uwar Babban Yaronshi Haidar Ta bayyana cewa Ƙaddara ce kawai ta Raba auren su da Adam A Zango

 

Tsohuwar matar Adam A Zangon Ta bayyana Hakane a wani Tattaunawa Da Tayi da gidan radiyo BBC Hausa acikin shiri daga bakin Mai ita da suke gabatarwa

 

Ga Bidiyon nan

Share to

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button